Najeriya: ‘Yan Boko Haram Sun Kaiwa Ma’aikatan Bada Agajin Gaggawa Hari A Borno

A screengrab taken on November 9, 2014 from a new Boko Haram video released by the Nigerian Islamist extremist group Boko Haram and obtained by AFP shows Boko Haram fighters parading on a tank in an unidentified town. The leader of the Nigerian Islamist extremist group Boko Haram, Abubakar Shekau, dismissed again government claims about ceasefire talks and threatened to kill the man who has presented himself as Boko HaramТs negotiator. AFP PHOTO / HO / BOKO HARAM = RESTRICTED TO EDITORIAL USE - MANDATORY CREDIT "AFP PHOTO / BOKO HARAM" - NO MARKETING NO ADVERTISING CAMPAIGNS - DISTRIBUTED AS A SERVICE TO CLIENTS =

Share on facebook
Share on google
Share on twitter
Share on linkedin

Sashen dake kula da harkokin bada agaji na majalisar dinkin duniya a kasar nan, yaji takaicin kai harin da aka yiwa yan tawagar bada agajin gaggawa inda yayi sanadiyyar mutuwar mutum 1 kuma wasu 6 suka bace a jihar Borno.

Ankai wannan harin ne yayin da tawagar bada agajin suka tashi daga Maiduguri zuwa garin Damasak.

Sakamakon hakane ofishin kula da yan agajin ke kira ga jama’a da su daina yada jita-jita saboda hakan yana sa rayuwar masu bada agaji cikin hadari.

Related stories

Leave a Reply